NIGERIAN STUDENTS PARLIAMENT {NSP} NATIONWIDE.
I bring greetings to all and sundry in the spirit solidarity and camaraderie. My name is Comrade Mukhtar, ABDDULLAHI, a student of KANO UNIVERSITY OF SCIENCE AND TECHNOLOGY WUDIL Department of VOCATIONAL AND TECHNICAL EDUCATION {AGRIC-EDUCATION} an erstwhile Senior Special Assistant SSA On Media to the National Speaker and a DEPUTY SPEAKER Hopeful of STUDENTS PARLIAMENT at the forthcoming PARLIAMENT CONVENTION 2021.
Hence, I hope to seize this moment to solicit the support of all Nigerian Students, comrades and well-meaning Nigerians, in my quest to serve the interests of Nigerian Students Parliament 2nd Republic and Nigeria at large.
I make clear my intention to take up the onerous responsibility to offer the needed stewardship of piloting the affairs of NSPNationwide for the benefit all, without motive of pecuniary benefits.
Inasmuch as I cannot single handedly transform NIGERIAN STUDENTS PARLIAMENT to the glorious past, my reconciliation with history of the organization will be a guide to the expectations required of every NSP leadership. This has impelled the clarion to all and sundry.
We must take solace in the fact that we still find Nigerians who are patriotic and will readily give whatever it takes for the betterment of all.
We must improve the welfare of every Nigerian Student. Every Nigerian child must be educated as education is the only currency for tomorrow’s competition.
My aspiration is in conformity with the cardinal objective for the advancement of the greater good of all Nigerian students, as we won’t fail in our struggle to demand for increase in the standard of education to unheard level.
It is my utmost resolve to re-awaken the spirit of sustainable dialogue, increased consultations, confrontation, and focused leadership into the student’s movement to compliment the concerted efforts of genuine student leaders, and stakeholders both past and present, as I acknowledge the inactions of opposing agents of provocateurs, and political students contractors that have continued to bedevil our cause over the years.
My quest to serve Nigerian Students Parliament tends to expose my unshaken belief in the oneness and potency of genuine student comradeship and activism under a more virile and responsible leadership.
It is in view of this that I seek the support of all which gives credence to the sentiments of Fidel Castro that “ when men carry the same ideas in their hearts, nothing can isolate them; neither prison walls nor the sod of cemeteries. For a single memory, a single spirit, a single idea, a single conscience and a single dignity will sustain them all”.
Comrade {Amb}. Mukhtar, ABDDULLAHI
FOR: DEPUTY SPEAKER NIGERIAN STUDENTS PARLIAMENT 2nd REPUBLIC
⚫️COMA’ PROJECT 2021
I bring greetings to all and sundry in the spirit solidarity and camaraderie. My name is Comrade Mukhtar, ABDDULLAHI, a student of KANO UNIVERSITY OF SCIENCE AND TECHNOLOGY WUDIL Department of VOCATIONAL AND TECHNICAL EDUCATION {AGRIC-EDUCATION} an erstwhile Senior Special Assistant SSA On Media to the National Speaker and a DEPUTY SPEAKER Hopeful of STUDENTS PARLIAMENT at the forthcoming PARLIAMENT CONVENTION 2021.
Hence, I hope to seize this moment to solicit the support of all Nigerian Students, comrades and well-meaning Nigerians, in my quest to serve the interests of Nigerian Students Parliament 2nd Republic and Nigeria at large.
I make clear my intention to take up the onerous responsibility to offer the needed stewardship of piloting the affairs of NSPNationwide for the benefit all, without motive of pecuniary benefits.
Inasmuch as I cannot single handedly transform NIGERIAN STUDENTS PARLIAMENT to the glorious past, my reconciliation with history of the organization will be a guide to the expectations required of every NSP leadership. This has impelled the clarion to all and sundry.
We must take solace in the fact that we still find Nigerians who are patriotic and will readily give whatever it takes for the betterment of all.
We must improve the welfare of every Nigerian Student. Every Nigerian child must be educated as education is the only currency for tomorrow’s competition.
My aspiration is in conformity with the cardinal objective for the advancement of the greater good of all Nigerian students, as we won’t fail in our struggle to demand for increase in the standard of education to unheard level.
It is my utmost resolve to re-awaken the spirit of sustainable dialogue, increased consultations, confrontation, and focused leadership into the student’s movement to compliment the concerted efforts of genuine student leaders, and stakeholders both past and present, as I acknowledge the inactions of opposing agents of provocateurs, and political students contractors that have continued to bedevil our cause over the years.
My quest to serve Nigerian Students Parliament tends to expose my unshaken belief in the oneness and potency of genuine student comradeship and activism under a more virile and responsible leadership.
It is in view of this that I seek the support of all which gives credence to the sentiments of Fidel Castro that “ when men carry the same ideas in their hearts, nothing can isolate them; neither prison walls nor the sod of cemeteries. For a single memory, a single spirit, a single idea, a single conscience and a single dignity will sustain them all”.
Comrade {Amb}. Mukhtar, ABDDULLAHI
FOR: DEPUTY SPEAKER NIGERIAN STUDENTS PARLIAMENT 2nd REPUBLIC
⚫️COMA’ PROJECT 2021
24 February, 2021 WEDNESDAY.
It was a great pleasure meeting with Alhaji Aminu Alhassan DANTATA. Elder Stateman, business tycoon, the chairman of Dantata Group of Companies.
We have however has an interactive session and discussion with him, and I implored him for more in depth with the issues of insecurity, and other problems facing the northern nigeria and the country at large and he assured us of his highest contribution and commitment to the aforementioned issues.
Apart from Alhaji Aminu DANTATA, others at the meeting include:
1. Hon. Abubakar Isa Bakori
2. Hon. Garba Ya’u Gwarmai
Member Kano State House of Assembly
{Kunchi/Tsanyawa Constituency}
3. Abubakar Muhammad GENERAL
National Vice-Chairman, National Youth Council of Nigeria {NYCN}
4. Hon. Tasi’u Yellow Fanisau
Special Adviser State Assembly Matters
5. Comrade {Amb}. Mukhtar, ABDDULLAHI
Incoming Deputy Speaker Nigerian Students Parliament {NSP} By the Grace of God. And others
⚫️COMA’ PROJECT
It was a great pleasure meeting with Alhaji Aminu Alhassan DANTATA. Elder Stateman, business tycoon, the chairman of Dantata Group of Companies.
We have however has an interactive session and discussion with him, and I implored him for more in depth with the issues of insecurity, and other problems facing the northern nigeria and the country at large and he assured us of his highest contribution and commitment to the aforementioned issues.
Apart from Alhaji Aminu DANTATA, others at the meeting include:
1. Hon. Abubakar Isa Bakori
2. Hon. Garba Ya’u Gwarmai
Member Kano State House of Assembly
{Kunchi/Tsanyawa Constituency}
3. Abubakar Muhammad GENERAL
National Vice-Chairman, National Youth Council of Nigeria {NYCN}
4. Hon. Tasi’u Yellow Fanisau
Special Adviser State Assembly Matters
5. Comrade {Amb}. Mukhtar, ABDDULLAHI
Incoming Deputy Speaker Nigerian Students Parliament {NSP} By the Grace of God. And others
⚫️COMA’ PROJECT
For a COUNTRY that is daily under the assault of Armed robbers, kidnappers, raping and others. The GOVERNMENT never admitted that armed such criminal act was the product of POOR GOVERNANCE.
Let the truth be told!
#SecureNorth
#NigerianLivesMatter
⚫️COMA’ PROJECT
Let the truth be told!
#SecureNorth
#NigerianLivesMatter
⚫️COMA’ PROJECT
HAPPY INTERNATIONAL WOMEN'S DAY
Every year, March 8, is the International Women's Day and recognize the power, potential, and strength of the world's 3.8 billion women.
In the world, 774 million adults are illiterate, and two-thirds of them are women. There are also 132 million girls out of school who represent over half of the children not attending school. Despite international and local efforts to promote gender equality and girl's education, it seems that there is still a lot of work to be done. Educating a girl empowers her to change her life and escape from the cycle of inequality.
Unlocking women and girls' potential is only possible if we ensure free quality education for all women and girls but foremost the right to acquire literacy skills as education starts with the ability to read and write.
⚫️COMA’ PROJECT
Every year, March 8, is the International Women's Day and recognize the power, potential, and strength of the world's 3.8 billion women.
In the world, 774 million adults are illiterate, and two-thirds of them are women. There are also 132 million girls out of school who represent over half of the children not attending school. Despite international and local efforts to promote gender equality and girl's education, it seems that there is still a lot of work to be done. Educating a girl empowers her to change her life and escape from the cycle of inequality.
Unlocking women and girls' potential is only possible if we ensure free quality education for all women and girls but foremost the right to acquire literacy skills as education starts with the ability to read and write.
⚫️COMA’ PROJECT
Hon. Alhassan Ado Doguwa
House leader, House of Representative,
Federal Republic of Nigeria.
Thank you for taking the time to direct and write on my behalf for my aspiration to contest for the office of the DEPUTY SPEAKER Nigerian Students Parliament {NSP} 2nd Republic Session. I appreciate your support throughout the process. Sir I will continue to keep you updated about my progress during and after the election 🗳 by the end of the month, March 2021. Thanks again for your assistance. It is much appreciated.
Comrade {Amb} Mukhtar, ABDDULLAHI
Senator Representing Kano Central
Nigerian Students Parliament
2nd Republic Session.
11th March, 2021
House leader, House of Representative,
Federal Republic of Nigeria.
Thank you for taking the time to direct and write on my behalf for my aspiration to contest for the office of the DEPUTY SPEAKER Nigerian Students Parliament {NSP} 2nd Republic Session. I appreciate your support throughout the process. Sir I will continue to keep you updated about my progress during and after the election 🗳 by the end of the month, March 2021. Thanks again for your assistance. It is much appreciated.
Comrade {Amb} Mukhtar, ABDDULLAHI
Senator Representing Kano Central
Nigerian Students Parliament
2nd Republic Session.
11th March, 2021
March 8, 2021, was International Women's Day, and from the testimonies and accolades on what women have achieved despite being in a world where women have limited opportunities, one can agree that women are the real game-changers. Still in doubt? Look around you!
Many times, women have stood up for what was right; balanced family and career without breaking a sweat; been the voice of reason and advocated for equity.
We need more women to run for political office and influence the space! Activate your Girl Power by getting involved in our nation's political process. Go, Girl!
⚫️COMA’ PROJECT
Many times, women have stood up for what was right; balanced family and career without breaking a sweat; been the voice of reason and advocated for equity.
We need more women to run for political office and influence the space! Activate your Girl Power by getting involved in our nation's political process. Go, Girl!
⚫️COMA’ PROJECT
During Obasanjo, George Akume, then Governor of Benue was attacked by gunmen and tragically lost his bosom friend in that attack!
In 2014, during Jonathan, Gabriel Suswan, then Governor of Benue escaped assassination attempt!!
In 2021, during Buhari, Samuel Ortom, current Governor of Benue escaped an attack on his life!!!
There is something about this state and the relentless attempts on the lives of their leaders, it has been consistent and relentless. We need to understudy the motive.
In 2014, during Jonathan, Gabriel Suswan, then Governor of Benue escaped assassination attempt!!
In 2021, during Buhari, Samuel Ortom, current Governor of Benue escaped an attack on his life!!!
There is something about this state and the relentless attempts on the lives of their leaders, it has been consistent and relentless. We need to understudy the motive.
GINA GADA A KANO
DAGA BAKIN KWANKWASO
Na ji tsohon gwamnan jihar Kano Dokta Rabiu Musa Kwankwaso yana sukar ayyukan gada da gwamnan Kano Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya ke shirin yi a Hotoro da Katsina Rd.
Yau Juma'a da safe an yi hira da Dokta RMK a gidan rediyo na BBC London.
Ya ce, a yau dai ba gina gada jihar Kano da Kanawa suke bukata ba. Ilimi da lafiya shi ne ya fi dacewa a mayar da hankali a kansa.
ABIN DARIYA. Jaridu kamar Daily Trust da sauran kafafe suka fassara kalmomi da Kwankwaso ya yi amfani da su, kamar haka:, sun ce a wajen Kwankwaso MISPLACED PRIORITY ne ginin gada, wato Aikin-Baban giwa ne, wanda bai dace ba, kuma ba shi ne abin da ya fi kamata ba.
TAMBAYA :
Mun sani GINA gada Kwankwaso ne ya fara a Kano, shin shima Kwankwaso shirmen ya yi kenan?
Aikin gadojin Kwankwaso shin suma basu dace ba kenan?
Lokacin da Kwankwaso ya gina gadoji na kasa da sama wurare da yawa a Kano, shin Kano ta wadata da ilimi da lafiya ne?
MAGANA ta gaskiya, Kwankwaso ba shi da tacewa. GARA ya yi shiru bakinsa
CUTA DAI AN CUCI KANO
DAGA BAKIN KWANKWASO
Na ji tsohon gwamnan jihar Kano Dokta Rabiu Musa Kwankwaso yana sukar ayyukan gada da gwamnan Kano Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya ke shirin yi a Hotoro da Katsina Rd.
Yau Juma'a da safe an yi hira da Dokta RMK a gidan rediyo na BBC London.
Ya ce, a yau dai ba gina gada jihar Kano da Kanawa suke bukata ba. Ilimi da lafiya shi ne ya fi dacewa a mayar da hankali a kansa.
ABIN DARIYA. Jaridu kamar Daily Trust da sauran kafafe suka fassara kalmomi da Kwankwaso ya yi amfani da su, kamar haka:, sun ce a wajen Kwankwaso MISPLACED PRIORITY ne ginin gada, wato Aikin-Baban giwa ne, wanda bai dace ba, kuma ba shi ne abin da ya fi kamata ba.
TAMBAYA :
Mun sani GINA gada Kwankwaso ne ya fara a Kano, shin shima Kwankwaso shirmen ya yi kenan?
Aikin gadojin Kwankwaso shin suma basu dace ba kenan?
Lokacin da Kwankwaso ya gina gadoji na kasa da sama wurare da yawa a Kano, shin Kano ta wadata da ilimi da lafiya ne?
MAGANA ta gaskiya, Kwankwaso ba shi da tacewa. GARA ya yi shiru bakinsa
CUTA DAI AN CUCI KANO
During Obasanjo, George Akume, then Governor of Benue was attacked by gunmen and tragically lost his bosom friend in that attack!
In 2014, during Jonathan, Gabriel Suswan, then Governor of Benue escaped assassination attempt!!
In 2021, during Buhari, Samuel Ortom, current Governor of Benue escaped an attack on his life!!!
There is something about this state and the relentless attempts on the lives of their leaders, it has been consistent and relentless. We need to understudy the motive.
In 2014, during Jonathan, Gabriel Suswan, then Governor of Benue escaped assassination attempt!!
In 2021, during Buhari, Samuel Ortom, current Governor of Benue escaped an attack on his life!!!
There is something about this state and the relentless attempts on the lives of their leaders, it has been consistent and relentless. We need to understudy the motive.
My dear sagascious! Our problem in this nation is not about who gets which appointment. We need to first understand the relationship between Politics-governance-people! We need to start translating the game of politicking to our survival as a people. When we solve this and realize what’s at stake then we move to who gets which appointment and position.
⚫️COMA’ PROJECT
⚫️COMA’ PROJECT
We are swimming in SOCIAL PROBLEMS everyday in Nigeria and our leaders behave like they have all the time and all the solutions of the problems. They keep blaming past administrations not knowing that they are in the POWER to correct the past not to blame them.
⚫️COMA’ PROJECT
⚫️COMA’ PROJECT
BOLA TINUBU A KANO
Jiya Litinin 29 ga Maris 2021 a dakin taro na Coronation Hall, Govt House Kano, na dan kalli wani bangare na muhawarar shekara-shekara ta Bola Ahmed Colloquium, wacce ta yi daidai da Birthday dinsa na shekara 69.
A matsayinsa na mai neman ya gaji kujerar shugabacin Najeriya daga hannun shugaba Muhammad Buhari, tunanin da yake da shi da hanyar da zai bi wajen yaki da ta'addanci a kasar nan shi ne:
Zai dauki dakarun soji, matasa zarata mutum miliyan 50. Ya ce, kawai abin da suke bukata Rogo da Doya da Dawa Kaura, su ci, su koshi, haka zai rage rashin aikin yi a kasar nan wanda ya Kai kusan kashi 33 !!!
GASKIYAR MAGANA BAN GAMSU BA
Tirkashi, wai ina masu neman mulkin Najeriyar ne suke?
Jiya Litinin 29 ga Maris 2021 a dakin taro na Coronation Hall, Govt House Kano, na dan kalli wani bangare na muhawarar shekara-shekara ta Bola Ahmed Colloquium, wacce ta yi daidai da Birthday dinsa na shekara 69.
A matsayinsa na mai neman ya gaji kujerar shugabacin Najeriya daga hannun shugaba Muhammad Buhari, tunanin da yake da shi da hanyar da zai bi wajen yaki da ta'addanci a kasar nan shi ne:
Zai dauki dakarun soji, matasa zarata mutum miliyan 50. Ya ce, kawai abin da suke bukata Rogo da Doya da Dawa Kaura, su ci, su koshi, haka zai rage rashin aikin yi a kasar nan wanda ya Kai kusan kashi 33 !!!
GASKIYAR MAGANA BAN GAMSU BA
Tirkashi, wai ina masu neman mulkin Najeriyar ne suke?
As the Nigerian Association of Resident Doctors go on strike because it's members are working without salary for three to four months, others with unpaid salaries/salary shortfalls since 2016-2018, Dec 2019, minimum wage incremental arrears, unpaid COVID-19 inducement allowance, unpaid life insurance for those infected with and/or died from COVID-19 in 2020/2021
...amongst many issues
While I understand that the president needs to keep his appointment with his Drs, he owes a duty to Nigerians to ensure that they are not deprived of health service before he leaves for the UK. Unfortunately, the toga of change and what have you were mere slogans and sheer acts of psychological fraud!
⚫️COMA’ PROJECT
...amongst many issues
While I understand that the president needs to keep his appointment with his Drs, he owes a duty to Nigerians to ensure that they are not deprived of health service before he leaves for the UK. Unfortunately, the toga of change and what have you were mere slogans and sheer acts of psychological fraud!
⚫️COMA’ PROJECT
The Government is less than 5% of the entire population.
The remaining 95% determines whether the country works or not.
No nation has succeeded without the contributions of its citizenry...
⚫️COMA’ PROJECT
The remaining 95% determines whether the country works or not.
No nation has succeeded without the contributions of its citizenry...
⚫️COMA’ PROJECT
THE POWER OF YOUR BRAIN 🧠
Your brain captures every experience you have and stores all the information about that experience, including smells, tastes, feelings, sounds and images. It turn some of this sensory data, like a nice smell or word or voice tone, into triggers.
Your brain also creates triggers for unpleasant memories. Sometimes a fear of rejection or a feeling of being unattractive can be kickstarted by the smallest thing.
You can create your own triggers. Imagine how useful that might be. Say you want to approach someone and feel good about it. By bringing to mind and then ‘re-membering’ fully in your body those moments you’ve undoubtedly had of curiosity, playfulness, anticipation, excitement, passion or other pleasant sensations, you can associate them with the thought of approaching someone.
Your brain can create all manner of images, sounds and feelings. You remember an image of someone being nasty to you, for example, and your body brings up the feelings associated with that experience. It works the same for the future too.
Your brain is very imaginative. If you create an image of someone smiling at you and inviting you in, then your brain will create pleasant feelings in your body.
You are also capable of fine-tuning or brushing up on what your brain creates. An image might be bright, colourful, clear or fuzzy. It might be in colour or black and white. It might have a frame or be limitless. It might be moving or still. It might be happening around you or you might be watching it as an observer. A sound might be loud or soft, harsh or gentle. It may vary in pitch, timbre, tone and rhythm. You can make any changes you want. Try it out for yourself.
Imagine smiling at someone you don’t know. The first time you do it, your brain lays down a stand on a neural pathway. Every time you repeat it, your brain lays down another strand on the pathway. The more you do it, the thicker the strand becomes. And the thicker it becomes, the more of a habit it becomes. All habits are formed like this.
⚫️COMA’ PROJECT
Your brain captures every experience you have and stores all the information about that experience, including smells, tastes, feelings, sounds and images. It turn some of this sensory data, like a nice smell or word or voice tone, into triggers.
Your brain also creates triggers for unpleasant memories. Sometimes a fear of rejection or a feeling of being unattractive can be kickstarted by the smallest thing.
You can create your own triggers. Imagine how useful that might be. Say you want to approach someone and feel good about it. By bringing to mind and then ‘re-membering’ fully in your body those moments you’ve undoubtedly had of curiosity, playfulness, anticipation, excitement, passion or other pleasant sensations, you can associate them with the thought of approaching someone.
Your brain can create all manner of images, sounds and feelings. You remember an image of someone being nasty to you, for example, and your body brings up the feelings associated with that experience. It works the same for the future too.
Your brain is very imaginative. If you create an image of someone smiling at you and inviting you in, then your brain will create pleasant feelings in your body.
You are also capable of fine-tuning or brushing up on what your brain creates. An image might be bright, colourful, clear or fuzzy. It might be in colour or black and white. It might have a frame or be limitless. It might be moving or still. It might be happening around you or you might be watching it as an observer. A sound might be loud or soft, harsh or gentle. It may vary in pitch, timbre, tone and rhythm. You can make any changes you want. Try it out for yourself.
Imagine smiling at someone you don’t know. The first time you do it, your brain lays down a stand on a neural pathway. Every time you repeat it, your brain lays down another strand on the pathway. The more you do it, the thicker the strand becomes. And the thicker it becomes, the more of a habit it becomes. All habits are formed like this.
⚫️COMA’ PROJECT
Politics apart..As a matter of urgency we need a strong and world class national economic team.
MALAM AMINU KANO: YA CIKA SHEKARU 38 DA RASUWA. (17/4/1983)
"A takardar barin aikin Malam Aminu Kano da ya rubuta ranar 4 ga Nuwamba 1950: yace “Na hango wani haske a can nesa tsakanin sama da ƙasa. Don haka zan yi kokari in riske shi, ko da a ce ni kadai ne ko ni da wani.”
Adalcin Malam Aminu Kano bai tsaya ga mutane ba kawai, har ga tsuntsaye da dabbobi, shi yasa duk lokacin da yayi jawabi yana cewa jama'a ku yiwa dabbobi da tsuntsaye adalci domin akwai hakkinsu a wuyan mu. Misali wata rana Malam Aminu Kano ya shiga cikin birnin Kano domin gabatar da ta'aziyya sai ya hangi wani ɗan kwuikwiyo a kwance tsananin yunwa ta sa ko tashi baya iya yi sai yara ne suke ta jagwal-gwala shi, sai Malam ya tsaya ya bayar da kudi yace a sayowa karen nan abinci, bayan ya dawo gida tunanin karen nan ya dame shi sai yace to gobe kuma waye zai bashi abinci? Dan haka yasa aka je aka daukko masa karen nan ya kawo shi gidansa har ya saka masa suna Jaura saboda lokacin ana cikin hunturun sanyi ne.
An haifi marigayi Malam Aminu a shekarar 1920 a birnin Kano a Unguwar Sudawa, ya fito daga zuriyar Fulanin Gyanawa mahaifinsa Malamine kuma alkali, ya halarci makarantar Elementary ta Shahuci daga nan ya wuce kwalejin tarayya ta Katsina, Marigayi Malam Aminu Kano yayi karatun Al-Qur’ani mai tsarki a wajen Shehun Malami, Malam Halilu, Malam Halilu shine limamin Sarkin Kano Abdullahi Bayero a shekarar 1929 zuwa 1953. Bayan ya gama kwalejin Kaduna ne, Malam Aminu Kano ya samu aikin koyar wa a makarantar Middle da ke Bauchi, inda a lokacin Sir. Abubakar Tafawa Balewa yake a matsayin Hedimasta, Daga Bauchi middle school sai aka canza wa Malam Aminu Kano wajen aiki zuwa kwalejin horar da malamai ta Maru dake Gundumar Sokoto a matsayin hedimasta a shekarar 1949 inda yayi shekara ɗaya a nan kafin daga nan ya ajiye harkar aiki ya kama harkokin siyasa gadan – gadan.
Wani abokin Mallam Aminu kuma almajirinsa a siyasa, marigayi Malam Lawan Dambazau a wani ɗan ƙaramin littafi da ya rubuta a kan tarihin Mallam Aminu Kano, wanda ya sanya wa suna Ɗan Arewa na ai'nihi Mallam Aminu Kano.” A littafin Mallam Lawan Dambazau ya bayyana abubuwa biyar da Mallam Aminu ya kuduri aniya ta fuskar zaman duniya, amma daga karshe babu wanda ya samu, sai a cikin wanda ba ayi zato ba. Ya rayu har ya rasu a ciki wato shugabanci da siyasa.
Da farko ya so ya zama Lauya, amma saboda sanin halinsa sai maganar ta girgiza (Resdan) na Kano na waccan lokacin, domin kowa ya san halin Mallam Aminu Kano na yaƙi da akidun turawa na danniyya da zalunci tun yana ɗan makaranta a “Middle.” Don haka in ya samu dama ya zama Lauya, to zai fitini turawa a kan baƙin mulkin mallaka. Saboda haka sai aka dakile maganar ba taje ko’ina ba na biyu; sai ya ce yana so ya zama likita nan ma aka ce babu isassun yaran da za'a haɗa su, su je Legas makaranatar koyan aikin Likita da ke Yaba, na uku sai ya ce yana so ya yi aikin Ɗan sanda, nan ma sai aka ce masa tsawon sa bai kai ba da Inci ɗaya, na huɗu, sai ya ce to yana so ya zama malamin asibiti nan ma aka ce a’a sai dai ya yi aikin koyarwa a makaranta. Shi kuma bai cika son koyarwa ba
Gwagwarmayar Mallam Aminu ya fara ne tun yana ɗalibi a sakandare, Malam Aminu Kano ya fara sansanar harkokin siyasa ne tun a shekarar 1943 lokacin daya taimaka wa Malam Sa’adu Zungur suka kafa wata ƙungiyar siyasa mai suna ƙungiyar cigaban Bauchi a jihar Bauchi a shekarar 1946. Malam Aminu Kano da Malam Sa’adu Zungur sune suka karfafa kafuwar Jam’iyyar NORTHERN ELEMENT PROGRESSIVE UNION, wadda mutane 8 suka kafa a ranar 8 ga watan 8 a shekarar 1948. Duk da cewar babu su a zaman tattaunawar ranar farko.
Malam Aminu Kano ya rungumi harkokin siyasa sosai wanda har hakan tasa ya ajiye aikin sa a ranar 4 ga watan nuwamba a shekara 1950. Shekaru 30 Mallam yana Jam’iyyar adawa domin fafutukar samarwa talaka 'yanci, ya kubuta daga kangin danniya, zalunci da ake musu a lokacin mulkin mallaka na turawa da kuma bayan an samu ’yancin kai.
"A takardar barin aikin Malam Aminu Kano da ya rubuta ranar 4 ga Nuwamba 1950: yace “Na hango wani haske a can nesa tsakanin sama da ƙasa. Don haka zan yi kokari in riske shi, ko da a ce ni kadai ne ko ni da wani.”
Adalcin Malam Aminu Kano bai tsaya ga mutane ba kawai, har ga tsuntsaye da dabbobi, shi yasa duk lokacin da yayi jawabi yana cewa jama'a ku yiwa dabbobi da tsuntsaye adalci domin akwai hakkinsu a wuyan mu. Misali wata rana Malam Aminu Kano ya shiga cikin birnin Kano domin gabatar da ta'aziyya sai ya hangi wani ɗan kwuikwiyo a kwance tsananin yunwa ta sa ko tashi baya iya yi sai yara ne suke ta jagwal-gwala shi, sai Malam ya tsaya ya bayar da kudi yace a sayowa karen nan abinci, bayan ya dawo gida tunanin karen nan ya dame shi sai yace to gobe kuma waye zai bashi abinci? Dan haka yasa aka je aka daukko masa karen nan ya kawo shi gidansa har ya saka masa suna Jaura saboda lokacin ana cikin hunturun sanyi ne.
An haifi marigayi Malam Aminu a shekarar 1920 a birnin Kano a Unguwar Sudawa, ya fito daga zuriyar Fulanin Gyanawa mahaifinsa Malamine kuma alkali, ya halarci makarantar Elementary ta Shahuci daga nan ya wuce kwalejin tarayya ta Katsina, Marigayi Malam Aminu Kano yayi karatun Al-Qur’ani mai tsarki a wajen Shehun Malami, Malam Halilu, Malam Halilu shine limamin Sarkin Kano Abdullahi Bayero a shekarar 1929 zuwa 1953. Bayan ya gama kwalejin Kaduna ne, Malam Aminu Kano ya samu aikin koyar wa a makarantar Middle da ke Bauchi, inda a lokacin Sir. Abubakar Tafawa Balewa yake a matsayin Hedimasta, Daga Bauchi middle school sai aka canza wa Malam Aminu Kano wajen aiki zuwa kwalejin horar da malamai ta Maru dake Gundumar Sokoto a matsayin hedimasta a shekarar 1949 inda yayi shekara ɗaya a nan kafin daga nan ya ajiye harkar aiki ya kama harkokin siyasa gadan – gadan.
Wani abokin Mallam Aminu kuma almajirinsa a siyasa, marigayi Malam Lawan Dambazau a wani ɗan ƙaramin littafi da ya rubuta a kan tarihin Mallam Aminu Kano, wanda ya sanya wa suna Ɗan Arewa na ai'nihi Mallam Aminu Kano.” A littafin Mallam Lawan Dambazau ya bayyana abubuwa biyar da Mallam Aminu ya kuduri aniya ta fuskar zaman duniya, amma daga karshe babu wanda ya samu, sai a cikin wanda ba ayi zato ba. Ya rayu har ya rasu a ciki wato shugabanci da siyasa.
Da farko ya so ya zama Lauya, amma saboda sanin halinsa sai maganar ta girgiza (Resdan) na Kano na waccan lokacin, domin kowa ya san halin Mallam Aminu Kano na yaƙi da akidun turawa na danniyya da zalunci tun yana ɗan makaranta a “Middle.” Don haka in ya samu dama ya zama Lauya, to zai fitini turawa a kan baƙin mulkin mallaka. Saboda haka sai aka dakile maganar ba taje ko’ina ba na biyu; sai ya ce yana so ya zama likita nan ma aka ce babu isassun yaran da za'a haɗa su, su je Legas makaranatar koyan aikin Likita da ke Yaba, na uku sai ya ce yana so ya yi aikin Ɗan sanda, nan ma sai aka ce masa tsawon sa bai kai ba da Inci ɗaya, na huɗu, sai ya ce to yana so ya zama malamin asibiti nan ma aka ce a’a sai dai ya yi aikin koyarwa a makaranta. Shi kuma bai cika son koyarwa ba
Gwagwarmayar Mallam Aminu ya fara ne tun yana ɗalibi a sakandare, Malam Aminu Kano ya fara sansanar harkokin siyasa ne tun a shekarar 1943 lokacin daya taimaka wa Malam Sa’adu Zungur suka kafa wata ƙungiyar siyasa mai suna ƙungiyar cigaban Bauchi a jihar Bauchi a shekarar 1946. Malam Aminu Kano da Malam Sa’adu Zungur sune suka karfafa kafuwar Jam’iyyar NORTHERN ELEMENT PROGRESSIVE UNION, wadda mutane 8 suka kafa a ranar 8 ga watan 8 a shekarar 1948. Duk da cewar babu su a zaman tattaunawar ranar farko.
Malam Aminu Kano ya rungumi harkokin siyasa sosai wanda har hakan tasa ya ajiye aikin sa a ranar 4 ga watan nuwamba a shekara 1950. Shekaru 30 Mallam yana Jam’iyyar adawa domin fafutukar samarwa talaka 'yanci, ya kubuta daga kangin danniya, zalunci da ake musu a lokacin mulkin mallaka na turawa da kuma bayan an samu ’yancin kai.
Masana tarihi a kan rayuwar Mallam Aminu Kano sun ce Malam ne ya fara koya wa talaka yin tirjiya idan an zalunce shi, kana a karon farko talaka ya fara koyon cewa a’a a ba ni hakkina a lokacin talakawa suna noma a gandun Sarki kyauta babu kuɗi.
A lokacin da yake aikin koyarwa turawan mulkin mallaka sun yi ta ƙoƙarin rufe bakinsa a kan yadda yake fallasa almubazzaranci da ake da kuɗin haraji. Saboda da haka sai aka tura Malam Aminu Ingila domin ya yi kwas na shekara guda, bayan ya kammala kwas din ya dawo gida maimakon ya yi shiru sai ya ci gaba da caccakar turawa domin a lokacin an hana mahaifinsa Alkali Yusufa ya zama Alkalin Alkalan Jihar Kano, saboda dalilin ɗansa yana adawa da tsarin mulkin turawa, Malam Aminu Kano ya zama shugaban Jam’iyyar NEPU na ƙasa a shekarar 1953 har zuwa lokacin da aka yi juyin mulki na farko a Najeriya. Ya taɓa cin zaɓe inda ya zama Ɗan majalisar tarayya a shekarar 1959 zuwa 1966 inda ya wakilci Kano ta Gabas a karkashin Jam’iyyar NEPU, shine mai tsawatarwa a majalisar haɗin gwiwa, kuma ya rike kwamishan lafiya na tarayya kuma Ɗan majalisar zartarwa na koli a gwamnatin tarayya a lokacin mulkin Janar Yakubu Gowon.
A ƙarshe Mallam ya rubuta wani ɗan ƙaramin littafi mai kunshe da raddi a kan baƙin mulkin Turawa. Littafin da ya sanya wa suna { Kano Under the Hammer of the Native Administration } duk da haka aka ƙara yi masa tayin samun malamin Jami’a mai koyar da harshen Hausa a Jami'ar Oxford da ke Ingila amma Malam Aminu yaƙi karba, Mallam Aminu ya bar aikin koyarwa ya kuma tsunduma harkokin siyasa gadan-gadan. Domin ita ce hanya kaɗai da zai bi ya kwato wa talaka ’yancinsa, ba tare da ya fuskanci barazana daga Turawan mulkin mallaka ba.
Malam Aminu Kano dashi akai ta gwagwarmaya wajen mayar da mulki ga hannun farar hula a zamanin Yakubu Gowon wanda Yakubun daga baya ya bayar da mulkin a dalilin hakan ya haddasa hambarar da Gwamnatin Gowon a shekarar 1975 inda Murtala Muhammad ya gaje shi. Da shi akai gwagwarmaya wajen mayar da mulki ga farar hula a shekarar 1979. Malam Aminu Kano shine shugaban Jam’iyyar PRP kuma dan takararta na shugabancin ƙasa a shekarar 1979. Malam Aminu yayi kaurin suna wajen kin manufofin turawa dama duk wanda zai kawowa Arewa wargi, mutum ne wanda bashi da kwadayi kuma baya siyasar kuɗi face akida zalla. Kuma makusantansa waɗanda suka yi tarayya da shi a siyasa suka ce a kullum tunaninsa idan garin Allah ya waye, bai wuce abu daya ba, wato yadda za a kyautata zaman jama’a, kana talakan kasa ya san masu shugabancinsa sun san abin da ke damun sa.
Wasu daga cikin mutane sun yi ta yayatawa tare da tunanin akwai rashin jituwa mai karfi tsakanin Malam Aminu Da Sardaunan Sakkwato Ahmadu Bello, da Tafawa Balewa, wannan zance bashi da tushe domin ko bayan rasuwarsu an jiyo muryar Malam Aminu a laccoci daban - daban yana yabo da bayyana Sardauna a matsayin mutum mai amana, juriya, jajircewa kuma ya yiwa Arewa abun da ba za'a manta dashi ba,
Ga kwafin wata Wasika da Aminu Kano ya aikawa Sardauna lokacin yana raye
WASIKA ZUWA GA FIRIMIYAN AREWA, NAJERIYA SIR, AHMADU BELLO A WATAN AFRILU , 1958
39 Sudawa,
Akwatin gidan waya 744,
Kano.
8 ga Afrilu 1958.
Zuwa ga Alhaji Ahmadu Sardaunan Sakkwato,
Ina mai farin ciki shaida maka cewa na sadu da wasik'ar ka a ranar 1 ga wannan wata. Hakika, shirye - shiryen ka da suke cikin wannan takardar, babu shakka za su taimaki musulman kasar nan. Allah ya saka maka da mafificin alheri.
Kuma zan yi amfani da wannan dama wajen bayyana maka farin ciki na game da irin karɓar da kake yi min, da kuma yadda ka nemi da in tuntube ka a kan duk wani batu da na ji zan iya yi a kan haka.
A lokacin da yake aikin koyarwa turawan mulkin mallaka sun yi ta ƙoƙarin rufe bakinsa a kan yadda yake fallasa almubazzaranci da ake da kuɗin haraji. Saboda da haka sai aka tura Malam Aminu Ingila domin ya yi kwas na shekara guda, bayan ya kammala kwas din ya dawo gida maimakon ya yi shiru sai ya ci gaba da caccakar turawa domin a lokacin an hana mahaifinsa Alkali Yusufa ya zama Alkalin Alkalan Jihar Kano, saboda dalilin ɗansa yana adawa da tsarin mulkin turawa, Malam Aminu Kano ya zama shugaban Jam’iyyar NEPU na ƙasa a shekarar 1953 har zuwa lokacin da aka yi juyin mulki na farko a Najeriya. Ya taɓa cin zaɓe inda ya zama Ɗan majalisar tarayya a shekarar 1959 zuwa 1966 inda ya wakilci Kano ta Gabas a karkashin Jam’iyyar NEPU, shine mai tsawatarwa a majalisar haɗin gwiwa, kuma ya rike kwamishan lafiya na tarayya kuma Ɗan majalisar zartarwa na koli a gwamnatin tarayya a lokacin mulkin Janar Yakubu Gowon.
A ƙarshe Mallam ya rubuta wani ɗan ƙaramin littafi mai kunshe da raddi a kan baƙin mulkin Turawa. Littafin da ya sanya wa suna { Kano Under the Hammer of the Native Administration } duk da haka aka ƙara yi masa tayin samun malamin Jami’a mai koyar da harshen Hausa a Jami'ar Oxford da ke Ingila amma Malam Aminu yaƙi karba, Mallam Aminu ya bar aikin koyarwa ya kuma tsunduma harkokin siyasa gadan-gadan. Domin ita ce hanya kaɗai da zai bi ya kwato wa talaka ’yancinsa, ba tare da ya fuskanci barazana daga Turawan mulkin mallaka ba.
Malam Aminu Kano dashi akai ta gwagwarmaya wajen mayar da mulki ga hannun farar hula a zamanin Yakubu Gowon wanda Yakubun daga baya ya bayar da mulkin a dalilin hakan ya haddasa hambarar da Gwamnatin Gowon a shekarar 1975 inda Murtala Muhammad ya gaje shi. Da shi akai gwagwarmaya wajen mayar da mulki ga farar hula a shekarar 1979. Malam Aminu Kano shine shugaban Jam’iyyar PRP kuma dan takararta na shugabancin ƙasa a shekarar 1979. Malam Aminu yayi kaurin suna wajen kin manufofin turawa dama duk wanda zai kawowa Arewa wargi, mutum ne wanda bashi da kwadayi kuma baya siyasar kuɗi face akida zalla. Kuma makusantansa waɗanda suka yi tarayya da shi a siyasa suka ce a kullum tunaninsa idan garin Allah ya waye, bai wuce abu daya ba, wato yadda za a kyautata zaman jama’a, kana talakan kasa ya san masu shugabancinsa sun san abin da ke damun sa.
Wasu daga cikin mutane sun yi ta yayatawa tare da tunanin akwai rashin jituwa mai karfi tsakanin Malam Aminu Da Sardaunan Sakkwato Ahmadu Bello, da Tafawa Balewa, wannan zance bashi da tushe domin ko bayan rasuwarsu an jiyo muryar Malam Aminu a laccoci daban - daban yana yabo da bayyana Sardauna a matsayin mutum mai amana, juriya, jajircewa kuma ya yiwa Arewa abun da ba za'a manta dashi ba,
Ga kwafin wata Wasika da Aminu Kano ya aikawa Sardauna lokacin yana raye
WASIKA ZUWA GA FIRIMIYAN AREWA, NAJERIYA SIR, AHMADU BELLO A WATAN AFRILU , 1958
39 Sudawa,
Akwatin gidan waya 744,
Kano.
8 ga Afrilu 1958.
Zuwa ga Alhaji Ahmadu Sardaunan Sakkwato,
Ina mai farin ciki shaida maka cewa na sadu da wasik'ar ka a ranar 1 ga wannan wata. Hakika, shirye - shiryen ka da suke cikin wannan takardar, babu shakka za su taimaki musulman kasar nan. Allah ya saka maka da mafificin alheri.
Kuma zan yi amfani da wannan dama wajen bayyana maka farin ciki na game da irin karɓar da kake yi min, da kuma yadda ka nemi da in tuntube ka a kan duk wani batu da na ji zan iya yi a kan haka.
Gwagwarmayar Malam ta tilasta wa Sarakunan gargajiya su sake salon mulkin su tare da kawo karshen nomau kyauta a gonakin masu mulki a kyauta. Ya kuma kawo karshen Haraji da Jangali. Sannan tsayuwar dakan da Mallam yayi ya baiwa ya’yan talakawa damar samun ilimi zuwa kowanne mataki sannan da rike mukaman siyasa da gwamnati wanda a da ya takaita ne kawai ga gidajen mulki, Yau a Najeriya tun daga kan shugaban ƙasa har kan wadda yafi kowa kankantar mukami Ƴaƴan talakawa ne
A yau a ko’ina a Arewacin Nijeriya mutane na kokarin sanin tare da kare hakkokin su da kundin tsarin mulkin kasa ya basu. Suna kuma shiga cikin harkokin bunkasar dimokaradiyya domin cigaban kasar su. A yau akwai yancin faɗin ra’ayin ka da walwala wanda masu mulkin mulukiya suka hana al’ummar su a wancan zamanin .
WASU DAGA CIKIN MANYAN ABOKAN GWAGWARMAYAR SA.
1. Malam Sa'adu Zungur
2. Bello Ijumu
3. Musa Kaula
4. Baballiya Manaja
5. Alhaji Adamu Danjaji
6. Magaji Dambatta
7. Mudi Sipikin
8. Malam Abba Mai kwaru
9. Malam Illah Ringim
10. Muhammad Danjani Hadejia
11. Malam Audu Angale
12. Alhaji Dauda Dangalan
13. Hajiya Asabe Reza
14. Hajiya Gambo Sawaba
15. Malam Lawal Dambazau
16. Mrs. Bola Ogunbon
17. Muhammadu Abubakar Rimi
18. Sule Lamido
19. Gambo Hawaja
20. Sabo Bakin Zuwo
21. Alhaji Ali Kaura
22. Yerima Ballah
Da sauran su da dama
An saka sunan Malam Aminu Kano a, Filin jirgin saman ƙasa da ƙasa dake Kano, Asibitin koyarwa na Kano, Aminu Kano collage of Islamic and Legal studies, Filin taro na Aminu Kano Triangle dake Jigawa, Titin Aminu Kano Way a Kano, Jigawa, Lagos, Bauchi, Kaduna Da Abuja da sauran abubuwa masu yawa.
Ya rasu ya bar mata daya, Aishatu. Wadda Allah ya yiwa rasuwa ranar /22/5/2017 da 'yarsa ɗaya Maryam. Sannan ya bar gida daya da gona ɗaya. Allah ya jikan Mallam da iyayenmu, da dukkan al'ummar musulmi.
Mansur Ahmed
Ya rubuta daga gidan
Siyasar Alhaji Sule Lamido CON
17/4/2021
A yau a ko’ina a Arewacin Nijeriya mutane na kokarin sanin tare da kare hakkokin su da kundin tsarin mulkin kasa ya basu. Suna kuma shiga cikin harkokin bunkasar dimokaradiyya domin cigaban kasar su. A yau akwai yancin faɗin ra’ayin ka da walwala wanda masu mulkin mulukiya suka hana al’ummar su a wancan zamanin .
WASU DAGA CIKIN MANYAN ABOKAN GWAGWARMAYAR SA.
1. Malam Sa'adu Zungur
2. Bello Ijumu
3. Musa Kaula
4. Baballiya Manaja
5. Alhaji Adamu Danjaji
6. Magaji Dambatta
7. Mudi Sipikin
8. Malam Abba Mai kwaru
9. Malam Illah Ringim
10. Muhammad Danjani Hadejia
11. Malam Audu Angale
12. Alhaji Dauda Dangalan
13. Hajiya Asabe Reza
14. Hajiya Gambo Sawaba
15. Malam Lawal Dambazau
16. Mrs. Bola Ogunbon
17. Muhammadu Abubakar Rimi
18. Sule Lamido
19. Gambo Hawaja
20. Sabo Bakin Zuwo
21. Alhaji Ali Kaura
22. Yerima Ballah
Da sauran su da dama
An saka sunan Malam Aminu Kano a, Filin jirgin saman ƙasa da ƙasa dake Kano, Asibitin koyarwa na Kano, Aminu Kano collage of Islamic and Legal studies, Filin taro na Aminu Kano Triangle dake Jigawa, Titin Aminu Kano Way a Kano, Jigawa, Lagos, Bauchi, Kaduna Da Abuja da sauran abubuwa masu yawa.
Ya rasu ya bar mata daya, Aishatu. Wadda Allah ya yiwa rasuwa ranar /22/5/2017 da 'yarsa ɗaya Maryam. Sannan ya bar gida daya da gona ɗaya. Allah ya jikan Mallam da iyayenmu, da dukkan al'ummar musulmi.
Mansur Ahmed
Ya rubuta daga gidan
Siyasar Alhaji Sule Lamido CON
17/4/2021