As Apex court set to declare date for final judgement.
Anxiety in Kano, waiting for supreme court verdicts on governatorial elections.
#PresidentialVillaUpdate
Anxiety in Kano, waiting for supreme court verdicts on governatorial elections.
#PresidentialVillaUpdate
PRNigeria Young Communication Fellowship Application Form👇🏿 https://forms.gle/rYrc1rVSX2EctKpo9
Yau ne ranar ƙarshe na kwana goma da ƴan Najeriya suka ɗauka 1-10 August nayin zanga-zangar tsadar rayuwa a ƙasar, a yau ɗin kuma ranar ƙarshe wasu ƴan Najeriya sun fito a babban birnin tarayyar Najeriya, Abuja domin cigaba da nuna ma gwamnati cewa sun gaji da ita.
Yadda aka yi hada-hadar kudaden waje zuwa Naira a kasuwar sauyin kuɗi ta Wapa da ke jihar Kano.
#premierradio #premierkano #premierradiong
#premierradio #premierkano #premierradiong
I am delighted to announce you my nomination as Honourable Member, Representing Tarauni Local Government Area of Kano State 4th Republic Assembly and I am thrilled to be recognized among an esteemed group of individuals who have made significant contributions to the development of our great nation Nigeria.
Our inauguration will soon take place.
#StongerTogether
Hon. Mukhtar, ABDULLAHI COMA'
Member Representing Tarauni Local Government Area, Kano State.
4th Republic Assembly, YAN.
Our inauguration will soon take place.
#StongerTogether
Hon. Mukhtar, ABDULLAHI COMA'
Member Representing Tarauni Local Government Area, Kano State.
4th Republic Assembly, YAN.
Majalisar tsofaffin shuwagabannin Najeriya, sun zargi ƴan Najeriya wanda sukai zanga-zangar tsadar rayuwa da yunƙurin sauya gwamnati a lokacin da suka gudanar da zanga-zangar, wanda hakan ya sanya majalisar kaɗa ƙuri'ar amincewa ga Bola Ahmed Tinubu a matsayin sa na shugaban ƙasar Najeriya, tare da nuna rashin ƙin yarda da duk wani yunƙurin sauyin gwamnati ba ta hanyar zaɓe ba.
A wanni kaɗan bayan da Ɗan Bello ya fitar da wani bidiyo na zargin cin hanci da rashawa akan Farfesa Hafsat GANDUJE {Matar Ganduje}, Kwa tsam gwamnatin jihar Kano ta fitar da sanarwa cewa cikin mutanen da sukai zanga-zangar tsadar rayuwa kwanakin baya an samu wasu daga cikin su sun shiga kotun jihar sun sace takardun shari'ar da ake ma Dr. Abdullahi Umar GANDUJE.