Yau ne ranar ƙarshe na kwana goma da ƴan Najeriya suka ɗauka 1-10 August nayin zanga-zangar tsadar rayuwa a ƙasar, a yau ɗin kuma ranar ƙarshe wasu ƴan Najeriya sun fito a babban birnin tarayyar Najeriya, Abuja domin cigaba da nuna ma gwamnati cewa sun gaji da ita.
Yadda aka yi hada-hadar kudaden waje zuwa Naira a kasuwar sauyin kuɗi ta Wapa da ke jihar Kano.
#premierradio #premierkano #premierradiong
#premierradio #premierkano #premierradiong
I am delighted to announce you my nomination as Honourable Member, Representing Tarauni Local Government Area of Kano State 4th Republic Assembly and I am thrilled to be recognized among an esteemed group of individuals who have made significant contributions to the development of our great nation Nigeria.
Our inauguration will soon take place.
#StongerTogether
Hon. Mukhtar, ABDULLAHI COMA'
Member Representing Tarauni Local Government Area, Kano State.
4th Republic Assembly, YAN.
Our inauguration will soon take place.
#StongerTogether
Hon. Mukhtar, ABDULLAHI COMA'
Member Representing Tarauni Local Government Area, Kano State.
4th Republic Assembly, YAN.
Majalisar tsofaffin shuwagabannin Najeriya, sun zargi ƴan Najeriya wanda sukai zanga-zangar tsadar rayuwa da yunƙurin sauya gwamnati a lokacin da suka gudanar da zanga-zangar, wanda hakan ya sanya majalisar kaɗa ƙuri'ar amincewa ga Bola Ahmed Tinubu a matsayin sa na shugaban ƙasar Najeriya, tare da nuna rashin ƙin yarda da duk wani yunƙurin sauyin gwamnati ba ta hanyar zaɓe ba.
A wanni kaɗan bayan da Ɗan Bello ya fitar da wani bidiyo na zargin cin hanci da rashawa akan Farfesa Hafsat GANDUJE {Matar Ganduje}, Kwa tsam gwamnatin jihar Kano ta fitar da sanarwa cewa cikin mutanen da sukai zanga-zangar tsadar rayuwa kwanakin baya an samu wasu daga cikin su sun shiga kotun jihar sun sace takardun shari'ar da ake ma Dr. Abdullahi Umar GANDUJE.
This media is not supported in your browser
VIEW IN TELEGRAM
Daga cikin tattaunawar da akai da Hon. Abdullahi Sidi Ali tsohon Ɗan takarar shugabancin matasa a jam'iyyar APC Arewa maso yamma