Na tabbata wannan zai amfani abokanta kar mu, wadda muka kulla tun lokacin da ba daya daga cikin mu da ya san zai rike wani muƙami a gwamnati. Na yi alƙawarin ziyartarka a duk lokacin da nazo Kaduna komai kuwa irin yanayin aiyyukana
A cikin wasikarka na ga ka kawo wani batu da ya dade a raina, Wadda shine 'yancin kai ga Arewacin Najeriya da ma kasa baki daya, ka tuna da abin da na faɗa maka a cikin jirgin ruwa kan hanyarmu ta zuwa Landan na ce koda yaushe zan goyi bayan ka a kan maganar yancin kai, ka kira ni a duk lokacin da ka bukace ni zan taimaka a duk wata hanya da zan iya. Amma Ina fatan za ka yi nazari a kan shawararin da zan bayar sannan ka kula da wa su tsiraru da za su yi kokarin biyan bukatun kansu da sunan yancin kai.
Ina fatan zaka sanar da ni a cikin lokaci duk lokacin da buƙatar hakan za ta taso saboda yanayin tafiye - tafiye na.
Ina yi maka fatan kammala azumin watan Ramadan lafiya musamman a cikin wannan yanayi Na zafi. Allah ya shirya mana wannan kasa kuma ya daukaka ta.
Naka.
AMINU KANO.
TSAKANIN MALAM AMINU DA SARAKUNA DA TURAWAN MULKIN MALLAKA
Al’ummar yankin Arewa a ƙasarmu Nijeriya lokacin mulkin mallaka da bayan bada mulkin kai sun kasance a wani yanayi da Sarakunan Gargajiya da masu faɗa aji suka danne talaka da azabtar dashi tamkar bawa a wasu lokutan ma gara bawa kan irin kama karyar da ake yiwa talaka. Zamanin ya kasance cikin yanayi na danniya da kama karya da handama da babakere da nauyuka iri-iri na zalunci da aka dankara wa talakawa. Talakawa a lokacin na biyan kudin Haraji da Jangali da Nomau a gonakin masu mulki a kyauta. Wasu lokutan ma in masu mulkin lokacin suka kai rangadi a yankunan dake karkashin su akan tilasta wa magidanci ya bar gidansa da dukkan abunda ya mallaka harma da iyalansa domin saukar dasu da tawagarsu.
Malam Aminu Kano ya bayyana ne a tsakiyar lokacin da ake irin wannan zalunci da danne hakkin talaka. Yayi kira ga al’umma dasu bijire tare da kin amincewa da zalunci da kama karyan da akeyi masu tare da mutumta su kamar yan adam masu yanci da martaba. Kafuwar NEPU ke da wuya talakawa suka shiga Jam’iyyar babu kama hannun yaro wanda ya jawo tsoro da fargaba ga turawan mulkin mallaka da sarakunan gargajiya domin akidun NEPU na kira ne ga kawo karshen yadda suke tafiyar da mulkin su na son rai .
Talakawa a lokacin sun amsa kiran NEPU na samun yanci wanda hukumomi su kuma a lokacin suka dauki tsauraran matakai a kansu inda yayi sanadiyar daure tare da azabtar da magoya bayan NEPU. Wasu yan NEPU suka tafi gudun hijira wasu kuma a kama a sheka dasu barzahu. NEPU ƙarƙashin jagorancin Mallam itace Jam’iyyar farko a tarihin kafuwar Nijeriya a ƙasa ɗaya na yunkurin yanto talaka daga mulkin zaluncin fir’aunanci.
Mallam Aminu Kano shi ya jagoranci dubban yan gwagwarmayan kwato yanci da wadanda muka sami labarinsu da waɗanda ma ba’a taɓa jin su ba muka sami yancin da muke morewa a yanzu. Wasu yan NEPU ma tsire su akayi har suka mutu kamar sannanen labarin Malam Audu Angale. Shi dai an tsire shine a bainar jama’a bisa zargin da akeyi masa na batanci ga Iyayen masu mulki ba tare da gurfanar dashi a gaban shari’a ba. Haka ma an daura daruruwan yan NEPU ba tare da yi musu shari’a ba in ma an kaisu gaban shari’a ba’a basu damar kare kansu kan tuhumar da akeyi masu.
Irin wannan zalunci da fin karfi shi yasa wasu yan NEPU in aka kai su gaban alkali sai suce su yan mishan ne domin kotunan basu da hurumin yiwa wanda ba Musulmi ba shari’a sai a kai su kotun nasara inda za’a sake su domin babu shaidun da zasu tabbatar da zargin da akeyi musu.
NASARORIN DA YA SAMU A RAYUWA
Wanne nasarori ya samu a gwagwarmayarsa? Allah ya kaddara masa haddar Al-Qur'ani Mai girma wadda duk inda zai gabatar da jawabi da wahala bai kawo Aya ya fassara da take da alaka da taron ba, haka Lallai Mallam ya sami gagarumar nasara a gwagwarmayarsa na kawo karshen zalunci.
A cikin wasikarka na ga ka kawo wani batu da ya dade a raina, Wadda shine 'yancin kai ga Arewacin Najeriya da ma kasa baki daya, ka tuna da abin da na faɗa maka a cikin jirgin ruwa kan hanyarmu ta zuwa Landan na ce koda yaushe zan goyi bayan ka a kan maganar yancin kai, ka kira ni a duk lokacin da ka bukace ni zan taimaka a duk wata hanya da zan iya. Amma Ina fatan za ka yi nazari a kan shawararin da zan bayar sannan ka kula da wa su tsiraru da za su yi kokarin biyan bukatun kansu da sunan yancin kai.
Ina fatan zaka sanar da ni a cikin lokaci duk lokacin da buƙatar hakan za ta taso saboda yanayin tafiye - tafiye na.
Ina yi maka fatan kammala azumin watan Ramadan lafiya musamman a cikin wannan yanayi Na zafi. Allah ya shirya mana wannan kasa kuma ya daukaka ta.
Naka.
AMINU KANO.
TSAKANIN MALAM AMINU DA SARAKUNA DA TURAWAN MULKIN MALLAKA
Al’ummar yankin Arewa a ƙasarmu Nijeriya lokacin mulkin mallaka da bayan bada mulkin kai sun kasance a wani yanayi da Sarakunan Gargajiya da masu faɗa aji suka danne talaka da azabtar dashi tamkar bawa a wasu lokutan ma gara bawa kan irin kama karyar da ake yiwa talaka. Zamanin ya kasance cikin yanayi na danniya da kama karya da handama da babakere da nauyuka iri-iri na zalunci da aka dankara wa talakawa. Talakawa a lokacin na biyan kudin Haraji da Jangali da Nomau a gonakin masu mulki a kyauta. Wasu lokutan ma in masu mulkin lokacin suka kai rangadi a yankunan dake karkashin su akan tilasta wa magidanci ya bar gidansa da dukkan abunda ya mallaka harma da iyalansa domin saukar dasu da tawagarsu.
Malam Aminu Kano ya bayyana ne a tsakiyar lokacin da ake irin wannan zalunci da danne hakkin talaka. Yayi kira ga al’umma dasu bijire tare da kin amincewa da zalunci da kama karyan da akeyi masu tare da mutumta su kamar yan adam masu yanci da martaba. Kafuwar NEPU ke da wuya talakawa suka shiga Jam’iyyar babu kama hannun yaro wanda ya jawo tsoro da fargaba ga turawan mulkin mallaka da sarakunan gargajiya domin akidun NEPU na kira ne ga kawo karshen yadda suke tafiyar da mulkin su na son rai .
Talakawa a lokacin sun amsa kiran NEPU na samun yanci wanda hukumomi su kuma a lokacin suka dauki tsauraran matakai a kansu inda yayi sanadiyar daure tare da azabtar da magoya bayan NEPU. Wasu yan NEPU suka tafi gudun hijira wasu kuma a kama a sheka dasu barzahu. NEPU ƙarƙashin jagorancin Mallam itace Jam’iyyar farko a tarihin kafuwar Nijeriya a ƙasa ɗaya na yunkurin yanto talaka daga mulkin zaluncin fir’aunanci.
Mallam Aminu Kano shi ya jagoranci dubban yan gwagwarmayan kwato yanci da wadanda muka sami labarinsu da waɗanda ma ba’a taɓa jin su ba muka sami yancin da muke morewa a yanzu. Wasu yan NEPU ma tsire su akayi har suka mutu kamar sannanen labarin Malam Audu Angale. Shi dai an tsire shine a bainar jama’a bisa zargin da akeyi masa na batanci ga Iyayen masu mulki ba tare da gurfanar dashi a gaban shari’a ba. Haka ma an daura daruruwan yan NEPU ba tare da yi musu shari’a ba in ma an kaisu gaban shari’a ba’a basu damar kare kansu kan tuhumar da akeyi masu.
Irin wannan zalunci da fin karfi shi yasa wasu yan NEPU in aka kai su gaban alkali sai suce su yan mishan ne domin kotunan basu da hurumin yiwa wanda ba Musulmi ba shari’a sai a kai su kotun nasara inda za’a sake su domin babu shaidun da zasu tabbatar da zargin da akeyi musu.
NASARORIN DA YA SAMU A RAYUWA
Wanne nasarori ya samu a gwagwarmayarsa? Allah ya kaddara masa haddar Al-Qur'ani Mai girma wadda duk inda zai gabatar da jawabi da wahala bai kawo Aya ya fassara da take da alaka da taron ba, haka Lallai Mallam ya sami gagarumar nasara a gwagwarmayarsa na kawo karshen zalunci.
HARKAR MALANTA DA DA'AWA
Jiya na saurari jawaban da Mallam Isa Aliyu Pantami ya yi da aka tambaye shi ko yaya shi dan kungiyar Al Qaeda ne? Shin yana da alaka da ta'addanci? Ya ce babu alaka kuma shi ba dan ta'adda bane.
Ya yi dogon bayani akan tarihin rayuwarsa da tasirin aikin da'awa da samartakarsa da yanayin da ya samu kansa da fatawowinsa da shigarsa gwamnati. A takaice dai ya canja kuma ya samu sabbin tunani da ilimi da wayewa da wasu abubuwa masu yawa.
DON ALLAH JAMA'A
A ganinku na fahimci abin da Mallam Isa Aliyu Pantami ya fada?
Daga bayanan Mallam Isa Aliyu Pantami, al'ummar Musulmi suna bukatar a kasar nan a yi wa aikin malanta da da'awar Musulunci garanbawul, lallai wannan muhimmin aiki ne kuma wajibi.
ZAN YI KARIN HASKE IN ALLAH YA NUFA
Jiya na saurari jawaban da Mallam Isa Aliyu Pantami ya yi da aka tambaye shi ko yaya shi dan kungiyar Al Qaeda ne? Shin yana da alaka da ta'addanci? Ya ce babu alaka kuma shi ba dan ta'adda bane.
Ya yi dogon bayani akan tarihin rayuwarsa da tasirin aikin da'awa da samartakarsa da yanayin da ya samu kansa da fatawowinsa da shigarsa gwamnati. A takaice dai ya canja kuma ya samu sabbin tunani da ilimi da wayewa da wasu abubuwa masu yawa.
DON ALLAH JAMA'A
A ganinku na fahimci abin da Mallam Isa Aliyu Pantami ya fada?
Daga bayanan Mallam Isa Aliyu Pantami, al'ummar Musulmi suna bukatar a kasar nan a yi wa aikin malanta da da'awar Musulunci garanbawul, lallai wannan muhimmin aiki ne kuma wajibi.
ZAN YI KARIN HASKE IN ALLAH YA NUFA
Nigeria is not the problem but the attitude of the NIGERIANS are the problems.
⚫️COMA’ PROJECT
⚫️COMA’ PROJECT
Nigeria is not the problem but the attitude of the NIGERIANS are the problems.
⚫️COMA’ PROJECT
⚫️COMA’ PROJECT
"Ten or 20 years from now, a once young Nigerian could become Minister of Police Affairs, only for a video to emerge of him leading EndSARS protests. Or a once young woman could become Petroleum Minister, only for a video to emerge of her holding candlelight vigils to protest fuel price deregulation. O ye young people, moderate your views now and don’t leave copious digital footprints of your antics on the social media"
~Mahmud Jega
~Mahmud Jega
Assalamu Alaikum,
Here is to 2021, new beginnings Youth Federation of Nigeria {YFN}. Chairman Kano State Chapter, and a whole new world of possibilities!!! ❤️❤️❤️
With boundless gratitude for the confidence placed in me by Rt. Hon. Mubarak Aliyu Rimi, National President and with an unswerving resolve to honor that trust, I humbly accept the Appointment as CHAIRMAN YOUTH FEDERATION OF NIGERIA KANO STATE CHAPTER.
It's a huge privilege and an honour and a great responsibility to take on this new assignment and I will do it with everything I have to the best of my ability Insha Allah.
I wish to extend my deepest respect and appreciation to all leaders and members of the YOUTH FEDERATION OF NIGERIA NATIONAL BODY and States Chapters for the strong support.
National President Rt. Hon. Mubarak Aliyu Rimi. I Greatly look forward to supporting you and working with you, as you wisely steer the Youth Federation of Nigeria toward a very successful session.
Thank You!
COMRADE {Amb}. Mukhtar, ABDULLAHI
CEO COMA' PROJECT
Newly Appointed
Chairman Youth Federation of Nigeria
Kano State Chapter
23rd June 2021
Here is to 2021, new beginnings Youth Federation of Nigeria {YFN}. Chairman Kano State Chapter, and a whole new world of possibilities!!! ❤️❤️❤️
With boundless gratitude for the confidence placed in me by Rt. Hon. Mubarak Aliyu Rimi, National President and with an unswerving resolve to honor that trust, I humbly accept the Appointment as CHAIRMAN YOUTH FEDERATION OF NIGERIA KANO STATE CHAPTER.
It's a huge privilege and an honour and a great responsibility to take on this new assignment and I will do it with everything I have to the best of my ability Insha Allah.
I wish to extend my deepest respect and appreciation to all leaders and members of the YOUTH FEDERATION OF NIGERIA NATIONAL BODY and States Chapters for the strong support.
National President Rt. Hon. Mubarak Aliyu Rimi. I Greatly look forward to supporting you and working with you, as you wisely steer the Youth Federation of Nigeria toward a very successful session.
Thank You!
COMRADE {Amb}. Mukhtar, ABDULLAHI
CEO COMA' PROJECT
Newly Appointed
Chairman Youth Federation of Nigeria
Kano State Chapter
23rd June 2021
STATE HOUSE PRESS RELEASE
*PRESIDENT BUHARI ALLOCATES HOUSES TO 1994 SUPER EAGLES SQUAD, WINNERS OF THE AFRICAN CUP OF NATIONS*
President Muhammadu Buhari has approved allocation of 3-bedroom houses to the Super Eagles Squad that won the African Cup of Nations in Tunis, Tunisia, in 1994, making real a promise by the Federal Government.
Following a memo by Minister of Works and Housing, Babatunde Raji Fashola, the President approved the allocations in their states of preference, noting that six players and three technical crews received their houses already.
The players are: Peter Rufai, Alloy Agu, Ike Shorounmu, Uche Okechukwu, Samson Siasia, Efan Ekoku, Sunday Oliseh, Benedict Iroha, Isaac Semitoje, Mutiu Adepoju, Emmanuel Amunike, Victor Ikpeba, Austin Eguavoen and Wilfred Agbonavbare (Deceased).
Others are: Uche Okafor (Deceased), Thompson Oliha (Deceased), Stephen Keshi (Deceased), Christian Chukwu, Dr Akin Amao, Stephen Edema, Col. A Asielue and B. Aromasodun.
Garba Shehu
Senior Special Assistant to the President
(Media & Publicity)
June 24, 2021
*PRESIDENT BUHARI ALLOCATES HOUSES TO 1994 SUPER EAGLES SQUAD, WINNERS OF THE AFRICAN CUP OF NATIONS*
President Muhammadu Buhari has approved allocation of 3-bedroom houses to the Super Eagles Squad that won the African Cup of Nations in Tunis, Tunisia, in 1994, making real a promise by the Federal Government.
Following a memo by Minister of Works and Housing, Babatunde Raji Fashola, the President approved the allocations in their states of preference, noting that six players and three technical crews received their houses already.
The players are: Peter Rufai, Alloy Agu, Ike Shorounmu, Uche Okechukwu, Samson Siasia, Efan Ekoku, Sunday Oliseh, Benedict Iroha, Isaac Semitoje, Mutiu Adepoju, Emmanuel Amunike, Victor Ikpeba, Austin Eguavoen and Wilfred Agbonavbare (Deceased).
Others are: Uche Okafor (Deceased), Thompson Oliha (Deceased), Stephen Keshi (Deceased), Christian Chukwu, Dr Akin Amao, Stephen Edema, Col. A Asielue and B. Aromasodun.
Garba Shehu
Senior Special Assistant to the President
(Media & Publicity)
June 24, 2021
Digital Generation 🆚 Analog Generation.
Here is the Nigerian "Tech Team" that will be meeting with the Twitter "Tech Team" to resolve the issues and get everything back to normal.
Here is the Nigerian "Tech Team" that will be meeting with the Twitter "Tech Team" to resolve the issues and get everything back to normal.
We condemn in totality the letter of undertaking mandated by the management of the Kaduna State University and the Kaduna State government on the parents and guidian of Kaduna State University students to perpetually remain silent irrespective of the anti-students and anti-people policy imposed on them by the government and the university.
This is the height of tyranny. This is a declaration of War against all the freedom enshrined in the constitution of the Federal Republic of Nigeria by people who sworn to protect it.
Tell the tyrant in Kaduna that Nigeria is no longer under military rule. This undertaken frosted on parents is not only laughable, it can only stand in the figment of the imaginations of tyrants who packed themselves in public offices in Kaduna.
Tell the Chancellor of Vices of the University, the Commander in Chief of Threats and the kidnapper of all descent voices in Kaduna that Nigerian Students are ready for total war. He should activate all his evil marchineries, we will ensure this will never stand.
I therefore call on the government of Kaduna and the Chancellor of Vices of KASU to be ready for mother of all action.
I also call on all students in Kaduna that this is just the beginning and it will be extended to all tertiary institutions if we don't reject it and send the devil back to its enclave. Get ready, don't die in silence, I will lead you from th front.
We must defend this democracy and any anti democratic policy will not be allowed to stand.
It's a declaration of war against us, we will come to the war with all our armours(Legal Arsenals). They can kill us or kidnap us but we will not give in to this stupidity.
We have also directed our lawyers at the Law Corridor to file immediate process against this tyranny.
See you in Kaduna in a jiffy.
We are coming.
Asefon Sunday Dayo
Revolutionary NANS President
This is the height of tyranny. This is a declaration of War against all the freedom enshrined in the constitution of the Federal Republic of Nigeria by people who sworn to protect it.
Tell the tyrant in Kaduna that Nigeria is no longer under military rule. This undertaken frosted on parents is not only laughable, it can only stand in the figment of the imaginations of tyrants who packed themselves in public offices in Kaduna.
Tell the Chancellor of Vices of the University, the Commander in Chief of Threats and the kidnapper of all descent voices in Kaduna that Nigerian Students are ready for total war. He should activate all his evil marchineries, we will ensure this will never stand.
I therefore call on the government of Kaduna and the Chancellor of Vices of KASU to be ready for mother of all action.
I also call on all students in Kaduna that this is just the beginning and it will be extended to all tertiary institutions if we don't reject it and send the devil back to its enclave. Get ready, don't die in silence, I will lead you from th front.
We must defend this democracy and any anti democratic policy will not be allowed to stand.
It's a declaration of war against us, we will come to the war with all our armours(Legal Arsenals). They can kill us or kidnap us but we will not give in to this stupidity.
We have also directed our lawyers at the Law Corridor to file immediate process against this tyranny.
See you in Kaduna in a jiffy.
We are coming.
Asefon Sunday Dayo
Revolutionary NANS President
Everything in your life is a reflection of a choice you once made.
🛑COMA' PROJECT
🛑COMA' PROJECT
The hardest walk in life is walking alone.
But this is also the walk that makes you stronger are times.
🛑COMA' PROJECT
But this is also the walk that makes you stronger are times.
🛑COMA' PROJECT
Crushing on someone without let him know can also lead to depression.
I think it's high time we'll all develop that courage of speaking out.
It's either you're accepted or rejected.
🛑 COMA' PROJECT
I think it's high time we'll all develop that courage of speaking out.
It's either you're accepted or rejected.
🛑 COMA' PROJECT
Nnamdi kanu has been Arrested by the Federal Government, Assisted by Interpol
🛑COMA' PROJECT
🛑COMA' PROJECT