Gwamnatin Bola Tinubu za ta bai wa asibitocin gwamnati a Najeriya tallafin kashi 50 cikin 100 na kuɗin wutar lantarki
Media is too big
VIEW IN TELEGRAM
Vice President Harris reiterated her support for a "two-state solution" between Israel and Gaza on Thursday in an exclusive interview with CNN's Dana Bash.
Media is too big
VIEW IN TELEGRAM
SIYAR DA FILAYEN MAKARANTUN GWAMNATI A JIHAR KANO.
Kamar yadda kowa ya sani gwamnatin baya wato ta Dr. Abdullahi Umar GANDUJE ta yanka filayen a makarantun gwamnati wanda hakan ya jawo cece kuce a faɗin jihar da kuma ƙasa baki ɗaya wanda a wannan lokaci ƴan Kwankwasiyya sun ɗauki alwashin madamar suka samu gwamnati sai sunyi "rebuked" na filayen.
Bayan APC sun faɗi zaɓe Kwankwasiyya sunyi nasara sai suka cika alkawarin da suka ɗauka akan filayen da gwamnatin Ganduje ta yayyanka, sai kuma yanzu ga wata sabuwa ana ZARGIN gwamnatin Kwankwasiyya da cigaba da inda gwamnatin Ganduje ta tsaya akan yankan filayen jikin makarantun gwamnati.
Shin wai yanzu me hakan yake nufi?
Kamar yadda kowa ya sani gwamnatin baya wato ta Dr. Abdullahi Umar GANDUJE ta yanka filayen a makarantun gwamnati wanda hakan ya jawo cece kuce a faɗin jihar da kuma ƙasa baki ɗaya wanda a wannan lokaci ƴan Kwankwasiyya sun ɗauki alwashin madamar suka samu gwamnati sai sunyi "rebuked" na filayen.
Bayan APC sun faɗi zaɓe Kwankwasiyya sunyi nasara sai suka cika alkawarin da suka ɗauka akan filayen da gwamnatin Ganduje ta yayyanka, sai kuma yanzu ga wata sabuwa ana ZARGIN gwamnatin Kwankwasiyya da cigaba da inda gwamnatin Ganduje ta tsaya akan yankan filayen jikin makarantun gwamnati.
Shin wai yanzu me hakan yake nufi?
29th August 2024, Hon. Sa'adatu Garba Dogobauchi the Honourable Commissioner National Population Commission, Representing Kaduna State attended the launch of the Renew Hope Initiative, led by Her Excellency, Senator Oluremi Tinubu, alongside with chairman Hon. Nasir Isa Kwara. In his speech, chairman Hon. Nasir Isa Kwara, praised the initiative as a game-changer for achieving universal birth registration in Nigeria. Her Excellency's efforts prioritize women and children's well-being and rights, recognizing every child matters.
Media is too big
VIEW IN TELEGRAM
Ahmad Muhammad Kabir, a student at the Federal University Dutsinma (FUDMA) in Katsina State, has admitted to playing a significant role in offering logistical assistance and supplying weapons to infamous terrorist organizations active in the area.
He was captured by law enforcement while trying to transport a substantial amount of ammunition to bandits in the Dutsinma-Katsina region.
He was captured by law enforcement while trying to transport a substantial amount of ammunition to bandits in the Dutsinma-Katsina region.
Media is too big
VIEW IN TELEGRAM
A safiyar yau alhamis 4/9/2024, jami'an tsaro su ka samu nasarar kashe ƴan bindiga da dama a bisa hanyar Katsina zuwa Jibia tare da kwato makaman ƴan bindiga yayin da jami'an tsaron sukayi arangama da ƴan bindigar sojoji 2 sun samu munanan raunuka a farmakin, amma babu asarar rai daga cikin jami'an tsaron.
The CBN has approved the allocation of $20,000.00 to each qualified Bureau de Change at an exchange rate of N1,580 per dollar. This measure aims to address the demand for invisible transactions.
All BDCs are permitted to sell to qualified end-users at a margin that does not exceed one percent (1%) above the rate at which they purchase from the Central Bank of Nigeria (CBN).
All BDCs are permitted to sell to qualified end-users at a margin that does not exceed one percent (1%) above the rate at which they purchase from the Central Bank of Nigeria (CBN).