KWAMISHINIYAR HUKUMAR ƘIDAYA TA ƘASA TA GANA DA MALAM NUHU RIBAƊO
Kasancewar ta memba a kwamitin ƙidayar gidaje, Hajiya Saa Dogonbauchi ta samu damar yin wata ganawa mai muhimmanci da Malam Nuhu Ribaɗo, babban mai ba wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, a lokaci guda kuma shugaban kwamitin ƙidayar gidaje, tare da ɗan'uwanta, mai girma gwamnan Jihar Kaduna, wato gwamna mai aiki tuƙuru da kawo cigaba ga al’umma, Malam Uba Sani, gwamnan da a halin yanzu ya mayar da jihar Kaduna zuwa sabon birni.
Kasancewar ta memba a kwamitin ƙidayar gidaje, Hajiya Saa Dogonbauchi ta samu damar yin wata ganawa mai muhimmanci da Malam Nuhu Ribaɗo, babban mai ba wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, a lokaci guda kuma shugaban kwamitin ƙidayar gidaje, tare da ɗan'uwanta, mai girma gwamnan Jihar Kaduna, wato gwamna mai aiki tuƙuru da kawo cigaba ga al’umma, Malam Uba Sani, gwamnan da a halin yanzu ya mayar da jihar Kaduna zuwa sabon birni.
Kamfanin mai na ƙasa NNPCL ya bayyana cewa ya samu ribar Naira Tiriliyan 3.3 a shekarar 2023.
Babban jami'in kudi na NNPC, Umar Ajiya wanda ya yiwa manema labarai jawabi kan cigaban da ma'aikatar ta mu yace wannan ce riba mafi tsoka da kamfanin ya samu tun kafuwarsa.
Adadin ribar da kamfanin ya samu a shekarar 2023 ta haura da sama da Naira Tiriliyan 1 idan aka kwatanta da abinda ya samu a 2022.
Babban jami'in kudi na NNPC, Umar Ajiya wanda ya yiwa manema labarai jawabi kan cigaban da ma'aikatar ta mu yace wannan ce riba mafi tsoka da kamfanin ya samu tun kafuwarsa.
Adadin ribar da kamfanin ya samu a shekarar 2023 ta haura da sama da Naira Tiriliyan 1 idan aka kwatanta da abinda ya samu a 2022.
Media is too big
VIEW IN TELEGRAM
Ba mu dawo da tallafin man fetur ba kamar yadda ake ta yaɗawa.
The federal government has announced that the sale of crude oil to the Dangote refinery in naira will begin on October 1st.
During a meeting with the Implementation Committee on Monday in Abuja, Wale Edun, the Minister of Finance and Coordinating Minister of the Economy, shared the announcement.
“The Minister of Finance and Coordinating Minister of the Economy, Mr. Wale Edun, today led the Implementation Committee meeting on the transition to crude oil sales in naira.
“The meeting reviewed progress on key initiatives, including the upcoming commencement of naira payments for crude oil sales to the Dangote Refinery starting October 1, 2024.”
During a meeting with the Implementation Committee on Monday in Abuja, Wale Edun, the Minister of Finance and Coordinating Minister of the Economy, shared the announcement.
“The Minister of Finance and Coordinating Minister of the Economy, Mr. Wale Edun, today led the Implementation Committee meeting on the transition to crude oil sales in naira.
“The meeting reviewed progress on key initiatives, including the upcoming commencement of naira payments for crude oil sales to the Dangote Refinery starting October 1, 2024.”
Today, 19th August, 2024. Haj. Sa'adatu Garba Dogobauchi the Honourable Federal Commissioner National Population Commission {NPC} representing Kaduna State received a courtesy visit from the Assistant Commissioner of Police, Mr. Idris Bunu at her office in Kaduna State. They discussed key security matters, particularly concerning the security in National Population Commission office Kaduna.